Koriya ta Kudu ta bayyana cewar takwararta ta Arewa na shirin sabon gwajin makamin kare dangi shigen wanda ta yi a karshen mako, lamarin da ya sa ta dauki matakan kare kanta daga barazana.
Harkokin tsaro na kara tabarbarewa a shiyyar Arewa maso gabashin Najeriya inda mayakan Boko haram ke zafafa hare-haren da su ke kaiwa a sassan jihar Borno tare kame mutane su yi garkuwa da su.